BBC News, Hausa - Labaran Duniya
Babban Labari
KAI TSAYE, Yaƙin Iran: 'An kashe sojan Faransa ɗaya a Iraqi'
Wannan shafi ne da ke kawo muku rahoto kan yaƙin Iran da Amurka da Isra'ila da kuma abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Juma'a 13 ga watan Maris 2026.
Sojojin Amurka huɗu sun mutu a hatsarin jirgin soji a Iraqi
Islamic Resistance, ƙungiya ce a Iraƙi da ke samun goyon bayan Iran, ta saki wani bayani da ke cewa ita ce ta kai hari kan jirgin KC-135 a yunƙurin "tabbatar da ƴancin ƙasar Iraƙi da kuma sararin samaniyarta."
Abubuwan da suka haramta ga mai ittikafi
I'itikafina nufin Musulmi, mai azumi, ya zauna a masallaci domin shagalta wajen ambaton Ubangiji da sallah da kuma karatun Qur'ani.
Barca na son Haaland, Man Utd na zawarcin Fernandes
Barcelona ta tattauna da Manchester City a kan Erling Haaland, yayin da Man Utd ke zawarcin Mateus Fernandes na West Ham, wanda zai tafi idan kungiyar ta fadi daga Firimiya.
Me ya sa magana kan yaƙin Isra'ila da Iran ta zama laifi a Najeriya?
Rahotanni na cewa a cikin makon nan Hukumar Tsaron Farin Kaya ta DSS ta kama wasu matasa biyu a jihar Kaduna da ke arewa maso yammacin ƙasar, saboda kalaman da suka yi a shafukan sada zumunta game da yaƙin Amurka da Isra'ila kan Iran.
Iyalin Ali Khamenei: Su wa aka kashe, su wane ne ke raye?
Baya ga jagoran addinin da aka kashe a harin, an kuma kashe mai ɗakinsa, Mansoureh Khojasteh Bagherzadeh, wadda ta rasu kwana uku bayan harin.
Mene ne asalin muzaharar Qudus da 'yan Shi'a ke yi a duk shekara?
A wannan shekarar ta 2026, ranar ta faɗo ne a ranar Juma'a, 13 ga watan Fabrairu, wato Juma'ar ƙarshe ta watan Ramadan na shekarar 1447.
Abin da Mojtaba Khamenei ya faɗa a jawabinsa na farko
Mojtaba Khamenei ya ce ƙasarsa za ta ci gaba da kai hare-hare a sansanonin sojin Amurkar da ke ƙasashe na kusa da su.
Yadda za ku iya ganin daren Laylatul Ƙadari
Daren Laylatul Ƙadari dare ne wanda yake mai albarka kuma a dararen duniya baki ɗaya babu daren da ya kai shi alkhairi da albarka kamar yadda Sheikh Ahmad Atiku Auwwal, malamin addinin Musulunci a jihar Kaduna A Najeriya ya bayyan.
Shirye-shiryenmu
Saurari na gaba, Shirin Rana, 13:59, 13 Maris 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban-daban na duniya.
Saurari, Shirin Hantsi, 06:30, 13 Maris 2026, Tsawon lokaci 29,30
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Saurari, Shirin Safe, 05:29, 13 Maris 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Saurari, Shirin Yamma, 19:29, 12 Maris 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban-daban na duniya.
Wasanni
KAI TSAYE, Ko ƙungiyoyin Premier za su kai labari a Champions League?
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran wasannin BBC Hausa daga ranar 9 zuwa 14 ga watan Maris 2026.
Arsenal da Liverpool na fafatawa kan Jeltsch, Murillo zai koma Man U
Manchester United na neman dan wasan baya na Nottingham Forest Murillo, Arsenal ta nuna sha'awar daukar Tino Livramento, Tottenham Hotspur za ta bar Antonin Kinsky ya tafi aro.
Arsenal da Man U da Chelsea na rububin Manzambi, Barca ta fara fitar da rai da Rashford
Arsenal na shirin siyan Julian Brandt kyauta, dan wasan tsakiya na Newcastle Sandro Tonali na ci gaba da jan hankali duk da yawan farashinsa, Chelsea za ta ci gaba da zama da dan wasan gaba Liam Delap.
Liverpool na son Diaby, Pochettino zai koma Real Madrid
Dan wasan Tottenham Djed Spence yana jan hankalin Juventus, Real Madrid ta sanya Mauricio Pochettino cikin masu horarwar da take nema, Liverpool na duba yiwuwar daukar dan wasan gefen Faransa Moussa Diaby.
Kocin Iraqi ya buƙaci a ɗage wasan cike-gurbin kofin duniya saboda yaƙin Iran
Wannan shafi ne da ke kawo muku muhimman abubuwan da ke faruwa a duniyar wasanni daga ranar 1 zuwa 7 ga watan Maris 2026.
Tashar WhatsApp ta BBC Hausa
A wannan shafin za ku samu labarai daga ƙasashen Afrika da kuma sauran sassan duniya da ɗumi-ɗuminsu domin masu bibiyar mu a WhatsApp.
Kashe ƙwarƙwatar ido
Kuna son tattalin datarku?
Shiga shafinmu na labarai maras hoto domin rage zuƙar data
Labarai da Rahotanni Na Musamman
Ku aiko mana girke-girken Ramadan na 2026
Ku sanya bidiyon abincin buɗe-baki na musamman da kuka haɗa wa iyalanku ta yadda wasu za su iya kallo su kwaikwaya.
Zaɓi biyu da suka rage wa PDP gabanin babban zaɓen Najeriya na 2027
Yanzu akwai kimanin ƙararraki 9 a gaban kotu game da halin da PDP ke ciki. Lamarin ya sanya gwamnonin jam'iyyar da dama sun fice daga cikinta.
'Ko an kashe wani akwai wani': Yadda Iran ta gina tsarin shugabacinta
Ƙwararru sun ce kyakkyawan tsarin da Iran ta yi game da shugabancin al'ummarta ya sa tana saurin jure duk wata ba-zata ko mamaya da zai kai ga rasa rayuwar jagoran addinin ta.
Mene ne tasirin rashin amincewa da jakadun Najeriya da wasu ƙasashe suka yi?
Rahotanni sun ce India da wasu ƙasashen sun ƙi karɓar jakadun da shugaba Bola Tinubu ya aike masu ne saboda saɓa ƙa'idar tura jakadu zuwa ƙasashen waje.
Ko komawar gwamnan Zamfara APC za ta rage matsalar tsaron jihar?
A wata sanarwa da kakakin gwamnan, Sulaiman Bala Idris, ya fitar, ya bayyana cewa ficewar gwamnan zuwa APC ya zama dole saboda muradun al'ummar Zamfara.
Abin da ya kamata ku sani kan daren Laylatul Qadr
Dare ne wanda Allah Ya tara albarka mai yawa a cikinsa, duk wanda ya samu dacewa da shi, ya samu alheri mai yawa, kamar yadda Allah (SWA) Ya ambata a cikin sura guda mai suna Suratul Qadri.
Shin Mojtaba Khamenei zai fuskanci ƙalubale wajen jagorancin Iran?
Shi ne jagoran addinin ƙasar na uku tun bayan kafa Jamhuriyar Musulunci ta ƙasar bayan juyin-juya-halin 1979.
'Sojojin Najeriya sun kashe mayaƙa 20 a Yobe'
Wannan shafi ne da ke kawo muku rahoto kan yaƙin Iran da Amurka da Isra'ila da kuma abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Alhamis 12 ga watan Maris 2026.
Wane yunƙuri ya kamata jagororin PDP su yi don magance matsalolin jam'iyyar?
Kotun ta ce ƙarar da PDP ta ɗaukaka ba ta da wata amfani kuma hukuncin da kotun baya ta yanke yana kan daidai.
Me ya sa farashin man fetur ke hawa da sauka a Najeriya?
Masana harkokin tattalin arziki na alaƙanta rage farashin Dangote da saukar farashin man a kasuwannin duniya, kamar dai yadda matatar ta bayyana.
Iran ta kama mutum 30 bisa zargin yi wa Amurka da Isra'ila leƙen asiri
Wannan shafi ne da ke kawo muku rahoto kan yaƙin Iran da Amurka da Isra'ila da kuma abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Talata 10 ga watan Maris 2026.
Miƙa wuyan maƙiyanmu kawai muke jira - Iran
Wannan shafi ne da ke kawo muku rahoto kan yaƙin Iran da Amurka da Isra'ila da kuma abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Laraba 11 ga watan Maris 2026.
KAI TSAYE - Labaran BBC Hausa
Saurari labaran BBC Hausa Kai Tsaye Litinin zuwa Juma’a da karfe 0530, 0630, 1400 da 1930 GMT, sai kuma Asabar da Lahadi da karfe 0530, 0630 da 1930 GMT.


































































