BBC News, Hausa - Labaran Duniya
Babban Labari
'Babu sauran kulawa da gwamnati ke bai wa iyalin Tafawa Balewa'
"Idan na kai ka gidan ma za ka ga babu wani gyara. Gyara na ƙarshe da aka yi, gwamnatin jiha ce ta yi, lokacin Abutu (Chris Garba Abutu), sai kuma Ahmed Muazu, waɗanda suka yi (wa gidan) kwaskwarima," kamar yadda jikan na Ɓalewa ya shaida wa BBC.
Atletico Madrid na son Gomes, Everton da Nottingham Forest na zawarcin En-Nesyri
Everton ta tuntuɓi Fenerbahce da ta sayar mata da dan wasan Moroko mai kai hari Youssef En-Nesyri, mai shekara 28.
Yadda ake sukar gwamnatin Katsina kan shirinta na sakin waɗanda aka kama da zargin zama ɓarayin daji
''Wannan karan-tsaye ne ga shari'a, da ƙaskanta jami'an tsaro da iyalan jami'an tsaron da suka rasa rayukansu da mutanen da aka kashe 'yan uwansu da waɗanda ɓarayin suka zalinta.''
Bowen: Mulkin Iran na samun rauni a hankali, amma tana da sauran ƙarfi
Masu adawa da gwamnatin za su yi fatan samun ƙarin matsin lamba don hanzarta rugujewar gwamnatin ƙasar.
Daga Bakin Mai Ita tare da Lamin Laure
Ta kuma bayyana ƙalubalen da ta fuskanta da kuma abubuwa kan rayuwarta a bayan fage.
Hafsatu Ahmadu Bello: Matar da ta sadaukar da ranta domin Sardauna
A ranar 15 ga watan Janairun shekarar 1966 ne sojojin Najeriya a ƙarƙashin jagorancin Nzeogwu Kaduna suka ƙaddamar da yunƙurin kifar da gwamnatin jamhuriya ta farko.
Ba za mu fitar da bayanai kan hare-haren Amurka a Sokoto ba - Ƴansanda
Wannan shafi ne da ke kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Laraba, 14 ga watan Janairun 2026.
Me kalaman Kwankwaso kan 'komawar' mabiyansa APC ke nufi?
Kwankwaso ya yi zargin cewa gwamnati ta ɓullo da wani tsari na matsin lamba kan mabiyansa masu riƙe da muƙaman gwamnati domin su sauya sheƙa zuwa jam'iyyar APC.
Yadda wata ƴar Rasha ke yaudarar samari daga ƙasashen waje suna shiga yaƙin Rasha a Ukraine
Waɗanda aka ɗauka aikin sojin sun faɗa wa BBC cewa matar wadda ta kasance tsohuwar malama, ita ce ta yaudare su cewa ba za su shiga yaƙi ba.
Shirye-shiryenmu
Saurari na gaba, Shirin Hantsi, 06:30, 15 Janairu 2026, Tsawon lokaci 29,30
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Saurari, Shirin Safe, 05:29, 15 Janairu 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Saurari, Shirin Yamma, 19:29, 14 Janairu 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban-daban na duniya.
Saurari, Shirin Rana, 13:59, 14 Janairu 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban-daban na duniya.
Wasanni
Afcon: Moroko 4-2 Najeriya [Bugun Fenariti]
Karawar Moroko da Najeriya a matakin kusa da wasan ƙarshe domin tantance ƙasar da za ta buga wasan ƙarshe da Senegal a ranar Lahadi a Gasar Kofin Ƙwallon Ƙafa ta Nahiyar Afirka 2025.
KAI TSAYE, Za a bai wa Carrick aikin riƙon kwarya a Man United
Wannan shafi ne da ke kawo muku muhimman abubuwan da ke faruwa a duniyar wasanni daga Litinin 12 zuwa 16 ga Janairun 2026
RB Leipzig ta sayi Sani, Jurgen Klopp da Maresca za su iya maye gurbin Alonso
RB Leipzig ta kammala cinikin Suleiman Sani kan fam miliyan 4.5 daga kungiyar Trencin ta Slovakia
Me ya sa Alonso ya raba gari da Real Madrid?
A cikin sanarwar da Madrid ta fitar a hukumance, ƙungiyar ta bayyana rabuwa da kocin da cewa an yi hakan ne ''bisa amince da juna'', amma kuma rabuwa ce da babu makawa.
Ko Osimhen ne ginshiƙin tawagar Najeriya?
A duk lokacin da Osimhen ke wasa, ƴan Najeriya na sa ran tawagarsu za ta taɓuka abin kirki.
Bayern Munich na son Guehi, Guler zai ci gaba da taka leda a Real Madrid
Bayern Munich ta ƙara ƙaimi wajen siyan dan wasan bayan Crystal Palace da Ingila Marc Guehi, wanda Manchester City da Liverpool ke zawarcinsa.
Tashar WhatsApp ta BBC Hausa
A wannan shafin za ku samu labarai daga ƙasashen Afrika da kuma sauran sassan duniya da ɗumi-ɗuminsu domin masu bibiyar mu a WhatsApp.
Kashe ƙwarƙwatar ido
Kuna son tattalin datarku?
Shiga shafinmu na labarai maras hoto domin rage zuƙar data
Labarai da Rahotanni Na Musamman
Yadda ƴanbindiga suka sace mutum 32 a jihar Kaduna
''Kullum, ranar duniya tun daga wayewar gari har dare har kusan a ce maka kwana, mutane ne suke tashi daga karamar hukumarmu ta Kauru saboda hare-haren 'yanbindiga.''
Me ya sa Najeriya ke cin bashi duk da janye tallafin man fetur?
Ƴan Najeriya Na ci gaba da aza ayar tambayar dalilan gwamnatin ƙasar ta ci gaba da karɓo rance daga waje duk kuwa da janye tallafin man fetur da gwamnatin ƙasar ta yi.
Zanga-zangar Iran: Ta yaya ƙasar ta shiga wannan yanayi, har Amurka ke shirin kai ɗauki?
Daga batun tsara hamɓarar da firaministan Iran a 1953, zuwa zaman tankiya da kuma fito na fito karkashin mulkin Trump, mun yi duba kan tarihin Iran a shekaru 65 da suka gabata wanda kuma Amurka ke ciki dumu-dumu.
Trump ya buƙaci ƴan Iran su ci gaba da zanga-zanga
Wannan shafi ne da ke kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Talata 13 ga watan Janairun 2026.
Wane mataki Donald Trump zai iya ɗauka kan Iran?
Wasu na tunanin idan Amurka ta ƙaddamar da ƙaramin har, za ta ƙarfafa gwiwar masu zanga-zangar, sannan zai zama gargaɗi ga gwamnatin Iran.
Jihohin Najeriya biyar da aka fi kashe mutane a 2025 - Rahoto
Kamfanin Beacon Security mai nazari kan tsaro ya ce ya yi la'akari da manyan matsalolin tsaro guda biyu - wato kisan mutane da sace su domin neman kuɗin fansa - wajen jera jihohin da suka fi fuskantar matsalar.
Ko APC da Tinubu za su iya hana tsige Fubara?
Ƴan majalisar guda 26 cikin 32 ne suka sanya hannu a takardar buƙatar, sannan shugaban masu rinjayen ya miƙa takardar ga shugaban majalisar.
Uganda: Shugaban da ya soki masu maƙalewa a mulki, amma yake neman wa'adi na 7
Yoweri Museveni, mai shekaru 81, ya ce ya kawo kwanciyar hankali a Uganda. Masu sukarsa kuma suna ƙorafin ana nuna masu zaluncin siyasa.
Yadda ƴaƴan cashew ke rage ƙiba da haɗarin kamuwa da ciwon zuciya
Ƴaƴan cashew na taimakawa wajen rage cushewar jijiyoyi masu isar da jini zuwa sassan jiki da rage sinadaran da ke da alaƙa da kamuwa da cutar ɗimuwa.
Binciken Malami ba shi da alaƙa da siyasa - EFCC
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya, Litinin 12/01/2026
Me ya sa zanga-zangar Iran ta zama ta daban a wannan karon?
Zanga-zangar adawa da gwamnati da ake yi a Iran ta kai matakin da ba a taɓa gani ba a tarihin Jamhuriyar Musuluncin ƙasar mai shekara 47, a cewar masana da shaidu da dama.
Abin da ya sa za mu saki ƴan fashin daji - Gwamnatin Katsina
Ya ce gwamnatin ta ɗauki matakin sakin mutanen ne kasancewa yana cikin sharuɗɗan yarjejeiniyar zaman lafiya da wasu al'umomin jihar suka cimma da ƴanbindigar a garuruwansu.
KAI TSAYE - Labaran BBC Hausa
Saurari labaran BBC Hausa Kai Tsaye Litinin zuwa Juma’a da karfe 0530, 0630, 1400 da 1930 GMT, sai kuma Asabar da Lahadi da karfe 0530, 0630 da 1930 GMT.



































































