BBC News, Hausa - Labaran Duniya
Babban Labari
Trump ya buƙaci Iran ta miƙa wuya
Wannan shafi ne da ke kawo muku rahoto kan yaƙin Iran da Amurka da Isra'ila da kuma abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Juma'a 6 ga watan Maris 2026.
Hukuncin masu kallon fina-finan batsa a Ramadan
Malama Habiba ta ce fina-finan batsa su ne fim wanda yake nuna suran tsraici da suran al'aura ko kuma yake maganganu a kan abubuwan da za su iya ta da sha'awa.
Yadda mayaƙan 'Boko Haram suka kwashe wuni biyu suna ta'asa' a Gwoza
Ngoshe gari ne da Musulmi suka fi yawa, sannan an kai harin ne a cikin dare a daidai lokacin da mutane suke buɗe-baki.
Sanya dogon wando, da sauran abin da ya kamata mace ta yi domin zuwa sallar asham
Malamar ta kuma shawarci mata da su guje wa ɗaukan kaya da yawa yayin zuwa wurin sallolin dare.
Abin da ya sa Amurka ta nemi taimakon Ukraine a yaƙin Iran
Ukraine na ƙera na'urori masu araha kuma masu tasiri sosai wajen kakkaɓo jiragen sama marasa matuƙa na kai hari, a ƙoƙarin da take na kare kanta daga ruwan bama-bamai da Russia ke yi mata.
Wane ne Mojtaba Khamenei, wanda ake hasashen zai zama jagoran addinin Iran?
A ranar Talata 3 ga watan Maris ne kafofin watsa labarai suka tabbatar da cewa Mojtaba yana raye, kuma yana cikin ƙoshin lafiya.
Su wane ne ƙawayen Iran da suka rage?
Ƙungiyoyi irinsu Hamas a Gaza, da Hezbollah a Lebanon, da 'yantawayen Houthi a Yemen da wasu masu tada ƙayar baya a Syria da Iraqi da ake musu kallon 'yan ta'adda sun daɗe suna farmakar Isra'ila.
Me ya sa wasu ke fargaba kan ƙirƙiro ƴansandan jihohi a Najeriya?
Batun samar da ƴansandan jihohi a Najeriya na ci gaba da haifar da cecekuce a ƙasar musamman bayan ƙaddamar da sabon kwamiti da zai bayar da shawarar yadda za a samar da su.
Dole in kasance cikin masu zaɓen sabon jagoran addinin Iran - Trump
Wannan shafi ne da ke kawo muku rahoto kan yaƙin Iran da Amurka da Isra'ila da kuma abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Alhamis 5 ga watan Maris 2026.
Shirye-shiryenmu
Saurari na gaba, Shirin Safe, 05:29, 7 Maris 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Saurari, Ra’ayi Riga, 19:29, 6 Maris 2026, Tsawon lokaci 1,00,00
Shiri ne a duk ranar Juma'a da ke baiwa masu sauraro damar bayyana ra'ayoyinsu.
Saurari, Shirin Rana, 13:59, 6 Maris 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban-daban na duniya.
Saurari, Shirin Hantsi, 06:30, 6 Maris 2026, Tsawon lokaci 29,30
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Wasanni
KAI TSAYE, Wasannin ƙwallon ƙafa da za a fafata a ƙarshen mako
Wannan shafi ne da ke kawo muku muhimman abubuwan da ke faruwa a duniyar wasanni daga ranar 1 zuwa 7 ga watan Maris 2026.
Liverpool na son maye gurbin Slot da Alonso, Arsenal za ta saye Hincapie
Liverpool za ta rabu da Arne Slot, domin Xabi Alonso ya jagorance ta, ita ma Arsenal za ta rabu da wani daga manyan 'yan wasanta domin ta sayi Hincapie, na Ecuador.
Madrid na son ɗauko Allegri, ƙungiyoyin Firimiya na rububinThuram
Real Madrid na son maye gurbin Arbeloa da kociyan AC Milan Allegri, su kuwa manyan ƙungiyoyin Firemiya na son Thuram na Juventus da Faransa.
Barcelona na neman Micky van de Ven, an bai wa Arsenal amsa kan Esposito
Barcelona ta ƙara ƙaimi wajen neman Micky van de Ven, an bai wa Arsenal amsa kan Esposito
Arsenal na zawarcin Goretzka, Real Madrid na bibiyar Schlotterbeck
Mai tsaron ragar Liverpool Alisson yana cikin jerin 'yan wasan da Inter Milan da Juventus ke nema, Manchester United na son Bruno Guimaraes na Newcastle, 'yan wasan Tottenham na fuskantar rage albashin da za a biya su.
Tashar WhatsApp ta BBC Hausa
A wannan shafin za ku samu labarai daga ƙasashen Afrika da kuma sauran sassan duniya da ɗumi-ɗuminsu domin masu bibiyar mu a WhatsApp.
Kashe ƙwarƙwatar ido
Kuna son tattalin datarku?
Shiga shafinmu na labarai maras hoto domin rage zuƙar data
Labarai da Rahotanni Na Musamman
Ku aiko mana girke-girken Ramadan na 2026
Ku sanya bidiyon abincin buɗe-baki na musamman da kuka haɗa wa iyalanku ta yadda wasu za su iya kallo su kwaikwaya.
Me ya sa Iran ke kai wa ƙasashen Musulmi da ke maƙwaftaka da ita hari?
An hango hayaƙi na tashi daga matatar mai ta Aramco da ke Saudiyya bayan harin Iran a ranar Litinin.
'Abin da ya sa muka ƙaddamar da ƙudurin tsige mataimakin gwamnan Kano'
Shugaban masu rinjaye na majalisar Lawal Hussaini ne ya gabatar da ƙudurin tsige mataimakin gwamnan kan zarge-zarge da suka haɗa da almundahana da kuɗin gwamnati a lokacin da ya shugabanci wasu hukumomin gwamnati.
Ko hare-haren da Amurka da Isra'ila suka kaddamar kan Iran sun halasta?
Majalisar Dinkin Duniya, ta bakin shugabanta António Guterres ta yi Allah-wadai da hare-haren, tare da kiran a tsagaita wuta da kuma mutunta dokokin ƙasa da ƙasa.
Wace irin alaka ce tsakanin Amurka da Isra'ila?
Yadda Amurka ta dage wajen kai hare-hare babu ƙaƙƙautawa a wannan yaƙin a Iran ya taimaka wajen ƙara fahimtar yanayin ƙarfin alaƙar da ke tsakanin Isra'ila da Amurka.
Abin da INEC ta ce kan rikicin cikin gida na jam'iyyun siyasar Najeriya
Hukumar Inec ta nuna damuwa musamman yadda rikicin cikin gida na jam'iyyu zai iya tasiri ga ingancin zaɓen fitar da ƴantakara.
Gwamnan Jigawa ya gana da iyayen Walida
Wannan shafi ne da ke kawo muku rahoto kan yaƙin Iran da Amurka da Isra'ila da kuma abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Laraba 4 ga watan Maris 2026.
Iraniyawa na rige-rigen sayen kayan abinci saboda yaƙin da ake fafatawa
Mazauna Tehran sun shaida wa BBC cewa sun damu game da yiwuwar ƙarancin kayan masarufi da kuma tashin farashin kayan yayin da ake ci gaba da kai hari a birnin.
Abin da ya tunzura ni na yi kalamai masu zafi a lokacin tafsiri – Alƙali Zaria
A ranar Litinin ne ƙungiyar izala mai shalkwata a garin Jos ta dakatar da malamin bayan tuhumarsa da yin kalaman da suka "saɓa wa dokokinta" na wa'azi.
Amurka ta bayyana sunayen sojojinta da suka mutu a yaƙin Iran
An sanar da huɗu daga cikin shida - waɗanda shekarunsu suka kama daga 20 zuwa 42 - waɗanda suka mutu a harin da Iran ta kai da jirgi maras matuƙi kan sansanin sojin Amurka a Kuwait.
Yadda kisan Ali Khamenei zai shafi ƴan Shi'a a Najeriya
Ayatollah mai shekara 86 na da matuƙar tasiri a Iran da ma ƙasashen duniya, musamman tsakanin mabiya aƙidar Shi'a a faɗin duniya
Me ya sa Amurka da Isra'ila suka kai wa Iran hari, kuma yaushe yaƙin zai ƙare?
Daga farko, firaiministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce Amurka da Isra'ila sun ƙaddamar da "shirin kawar da abin da ke barazana ga wanzuwar ƙasarsa".
KAI TSAYE - Labaran BBC Hausa
Saurari labaran BBC Hausa Kai Tsaye Litinin zuwa Juma’a da karfe 0530, 0630, 1400 da 1930 GMT, sai kuma Asabar da Lahadi da karfe 0530, 0630 da 1930 GMT.


































































