Ɓarnar da girgizar ƙasa ta yi a Morocco cikin hotuna

Mummunar girgizar ƙasar da ta faru a kudancin Morocco, wadda ta hallaka dubban mutane, kuma ta lalata wuraren tarihi da yawa a Marrakesh.

Yanayin ya tilastawa 'yan wayon buɗe ido da dama da mutanen gari kwana a filin Allah-Ta'ala, saboda tsoron kada girgizar ta ci gaba.