Hotunan yadda aka koma makarantu a Najeriya

Bayan wata kusan huɗu da rufe makarantu sakamakon annobar korona, an sake buɗe su a wasu sassa na Najeriya ciki har da Abuja babban birnin ƙasar.

Waɗannan hotunan ɗliban makarantar sakandare ne na Government Day Secondary School Dutsen Alhaji.

Sai dai ya zuwa yanzu 'yan ajin ƙarshe ne kawai za su ci gaba da karatun.

Hotunan yadda aka koma makarantu a Najeriya
Hotunan yadda aka koma makarantu a Najeriya
Hotunan yadda aka koma makarantu a Najeriya
Hotunan yadda aka koma makarantu a Najeriya
Hotunan yadda aka koma makarantu a Najeriya

Asalin hoton, BBC

Hotunan yadda aka koma makarantu a Najeriya