Hotunan taron sake fasalin iyali a Musulunci a Najeriya

An gudanar da taron na sake fasalin iyali a Musulunci a ranar Alhamis ne a Abuja babban birnin Najeriya.

An shirya taron ne domin ci gaban kasa karkashin jagorancin Majalisar Koli ta addinin Musulunci da hadin gwiwar Gidauniyar Aisha Buhari ta Future Assured suka shirya.