Kana amfani da shafin BBC mai bayyana rubutu kawai (babu hoto) domin rage cin data. Idan ana so a ga hotuna da bidiyo sai a koma babban shafinmu.
Abin da ya sa gwamnatin Tinubu ke son kama ni - El-Rufai
Abin da ya sa gwamnatin Tinubu ke son kama ni - El-Rufai
A ranar Alhamis 12 ga watan Faburairun 2026 jami'na tsaron Najeriya suka yi yunƙurin kama tsohon gwamnan jihar Kaduna, jim kaɗan bayan saukar sa a Najeriya daga ƙasar Masar lamarin da ya janyo sa-in-sa a tsakanin su.