Dan arewacin Najeriya da ya zama malamin harshen Indiya
Ba’indiyen Bahaushe.
Duk da cewa Indiya ba bakon harshe ba ne a kasar Hausa amma ba kasafai ake samun wanda ya kware har yake koyar da shi ba a cikin al’umma.
Salman Muhammad Waddare ya shaida wa BBC cewa matukar sha’awar harshen ne ya kai shi ga wannan matsayi.







