Hotunan zanga-zangar da PDP ta yi kan zaben jihar Ekiti
Babbar jam'iyyar adawa ta PDP a Najeriya ta kaddamar da zanga-zangar kin jinin abin da ta kira shirin magudin zabe a zaben gwamnan jihar Ekiti da za a yin ranar Asabar.




Babbar jam'iyyar adawa ta PDP a Najeriya ta kaddamar da zanga-zangar kin jinin abin da ta kira shirin magudin zabe a zaben gwamnan jihar Ekiti da za a yin ranar Asabar.



