Bidiyo: Bahaushiyar da ta ƙware a harshen Igbo

Bayanan bidiyo, Bahaushiyar da ta kware a harshen Igbo

Ku latsa hoton da ke sama don kallon wannan bidiyo:

Hajia Safiya Ali, wata mace ce daga da ke zaune a jihar Enugun Najeriya fiye da shekaru 25. Hakan ya sa ta koyi harshen Igbo har ta ƙware.

Ta faɗa wa BBC cewa tana zaman lafiya a Enugu kuma ba ta ganin kanta a kowane waje idan ba Enugu ba.

Tana zaune da mijinta da 'ya'yanta 11 inda take magana da su da harsuna biyu wato Hausa da Igbo.

Tace bidiyo: Fatima Othman

Ƙarin wasu bidiyo da za ku so ku kalla