Jacinda Arden: Firaminista mai farin jini bayan goyon bayan Musulmai

Bayanan bidiyo, Biidyon JAcinda Arden da irin farin jinin da take da shi

Ku latsa hoton da ke sama don kallon bidiyon:

Jacinda Ardern ta haihu a lokacin da take karagar mulki a karonta na farko a matsayin firaministar New Zealand.

Ta kuma nuna tausayi da goyon baya ga Musulman da ɗan bindiga ya yi wa kisan kiyashi a masallaci a birnin Christchurch, sannan ta jagoranci ƙasar wajen ayyana ta a matsayin wacce ta fatattaki annobar cutar korona.

A yanzu ta samu nasarar sake lashe zaɓe a ƙarƙashin jam'iyyarta ta Labour. Ku kalli biidyon nan don ganin yadda ta samu nasarorinta.

Wasu ƙarin labarai da za ku so ku karanta