Kana amfani da shafin BBC mai bayyana rubutu kawai (babu hoto) domin rage cin data. Idan ana so a ga hotuna da bidiyo sai a koma babban shafinmu.
Zaben 2023: PDP za ta karɓe mulkin Najeriya daga Buhari – Bala Mohammed
Gwamnan jihar Bauchi da ke arewacin Najeriya ya ce PDP za ta karɓe mulki daga hannun Shugaba Muhammadu Buhari saboda gwamnatin APC ta gaza.