Zaben 2023: PDP za ta karɓe mulkin Najeriya daga Buhari – Bala Mohammed
Gwamnan jihar Bauchi da ke arewacin Najeriya ya ce PDP za ta karɓe mulki daga hannun Shugaba Muhammadu Buhari saboda gwamnatin APC ta gaza.
Gwamnan jihar Bauchi da ke arewacin Najeriya ya ce PDP za ta karɓe mulki daga hannun Shugaba Muhammadu Buhari saboda gwamnatin APC ta gaza.