Kana amfani da shafin BBC mai bayyana rubutu kawai (babu hoto) domin rage cin data. Idan ana so a ga hotuna da bidiyo sai a koma babban shafinmu.
Yadda daruruwan mahara suka far wa kauyen Nijar
Maharan sun far wa kauyen Shirge da ke makwabtaka da garin Zurmi na jihar Zamfara a Najeriya suka kashe mutane suka jikkata wasu, sannan suka kwashe kayan abinci da dabbobi.