Yadda daruruwan mahara suka far wa kauyen Nijar
Maharan sun far wa kauyen Shirge da ke makwabtaka da garin Zurmi na jihar Zamfara a Najeriya suka kashe mutane suka jikkata wasu, sannan suka kwashe kayan abinci da dabbobi.









Maharan sun far wa kauyen Shirge da ke makwabtaka da garin Zurmi na jihar Zamfara a Najeriya suka kashe mutane suka jikkata wasu, sannan suka kwashe kayan abinci da dabbobi.








