Ku San Malamanku tare da Malama Falmata Umar Abdulkadir
Ku San Malamanku tare da Malama Falmata Umar Abdulkadir
A wannan mako cikin shirin Ku San Malamanku, mun kawo muku tattaunawa da Malama Falmata Umar Abdulkadir wadda ke zaune a garin Maiduguri na jihar Borno da ke Najeriya.



