Mene ne gaskiyar batun dokar lefe ta jihar Kano?
Mene ne gaskiyar batun dokar lefe ta jihar Kano?
Gwamnatin jihar Kano ta yi bayani ƙarara kan tanade-tanaden dokar aure da take ta janyo muhawara a jihar da sauran shafukan sada zumunta.
Gwamnatin Kano ta bakin kwamishinan shari'a na jihar Barista Haruna Isa Dederi ta ce tabbas akwai dokar da ta yi bayani dalla-dalla kan yadda ya kamata mutane su riƙa gudanar da auratayyarsu a jihar.
Ga dai ƙarin baynin da ya yi wa BBC....



