Zaɓen Kogi: Za mu taka wa masu aniyar tayar da hargitsi birki

Bayanan bidiyo, Latsa hoton da ke sama domin kallon bidiyo.
Zaɓen Kogi: Za mu taka wa masu aniyar tayar da hargitsi birki

Yayin da ake gudanar da zaɓen gwamnan jihar Kogi a ranar Asabar, DIG Habu Sani ya yi mana ƙarin bayani game da manyan matakan tsaron da aka ɗauka domin tabbatar da cewa an yi zaɓen ba tare da wata matsala ba.