'Ina takara ne don nuna raunin gwamnati don ta yi gyara'
'Ina takara ne don nuna raunin gwamnati don ta yi gyara'
Dan takarar gwamnan jihar Yobe da ke arewa maso gabashin Najeriya a ƙarƙarshin jam'iyyar NNPP, ya ce yana siyasa ne don fito da raunin gwamnati don ta yi gyara.
Alhaji Garba Umar ya shaida wa BBC Hausa haka ne a wata hira da ta yi da shi.
Hirar tana cikin jerin hirarrakin da BBC ke yi da ƴan takarar gwamnoni a jihohin Najeriya.



