'Abin da ya sa muka yi wawason abinci'
'Abin da ya sa muka yi wawason abinci'
An wallafa
Dubban Falasɗinawa ne suka ɓalle wani rumbun ajiyar abincin tallafi na Majalisar Dinkin Duniya a Gaza a ranar Asabar, yayin da Isra'ila ke ci gaba da luguden wuta.
MDD ta yi gargaɗin cewa za a samu rashin bin doka da oda idan ba a tsagaita wuta domin shigar da kayan agaji ba.



