Rufewa,
Masu bibiyarmu a wannan shafin a daidai wannan lokaci muka kawo ƙarshen kawo muku labarai da rahotanni kai tsaye, sai kuma gobe Asabar idan Allah ya kai mu za mu ci gaba da kawo muku wasu labaran.
Ga wasu daga cikin labaran da muka wallafa a wannan shafin a yau:
- Za a bar shugaban Ivory Coast ya yi mulki wa'adi uku
- Buhari ya sanya hannu kan kasafin kudin 2020
- Karnuka na 'haƙo gawarwakin ƙananan yara' a Mozambique
- Cutar korona: Birtaniya ta yi sassauci kan masu son shiga kasar
- An hana ƴan Najeriya neman aiki a Dubai
- Ƴan sandan Malasia sun yi wa ƴan jaridar Al-Jazeera tambayoy
- Hagia Sophia: An mayar da shahararren gidan tarihin Istanbul zuwa masallaci
- Gwamnatin Sudan ta haramta kaciyar mata
Ku duba ƙasa domin karanta waɗannan labaran da ma wasu muhimmai..













