Isra'ila ta ce ba za ta bai wa mabiya addinin kirista na gargajiya kariya ba
Sojojin Isra'ila sun ce ba za su bai wa dubban mabiya addinin kirista na gargajiya kariya ba, a wani mataki da ake ganin zai kara rura wutar rikici tsakanin mabiya addinin da 'yan Isra'ilar.
Wannan na zuwa ne bayan hukuncin da kotun kolin Isra'ila ta yanke a watan jiya, kan cewa ma'aikatar tsaron Isra'ila ba za ta bai wa dalibai da ke karatun a makarantun Yadudawa kariya ba.
David Mizrahi dalibi mai shekara 24 ya bayyana cewa; Duk wanda bai san darajar littafin Attaura, ba zai fahimci dalilin da ya sa ba ya son shiga wannan harkar ba.
Na tabbatar wadabda suka sami sakon nan za su yi amfani da fadar malamanmu na cewa mu yi shiru.












