...Daga bakin mai ita tare da Dan Azumi Baba

Latsa hoton da ke sama don kallon bidiyon:

Daga bakin mai ita wani shiri na BBC Hausa da ke kawo muku hira da fitattun mutane kan wasu abubuwan da suka shafi rayuwarsu zallah.

A wannan kashi na 12, shirin ya tattauna da Dan Azumi Baba Chediyar 'Yan Gurasa, wani fitaccen mai bayar da umarni a fina-finan Hausa, kuma mai fitowa da sunan Kamaye a wani shirin na talbijin na Dadin Kowa.

A cikin hirar, ya bayyana abubuwa da yawa da suka shafi rayuwarsa da za su saku dariya da al'ajabi.

Bidiyo: Fatima Othman