Zainab Aliyu: Kalli hotunan zanga-zangar neman sakin budurwar

Da safiyar ranar Talata ne dalibai a birnin Kano akasari na jami'ar Yusuf Maitama Sule suka fito zanga-zanga a birnin don neman a saki abokiyar karatunsu da ke tsare a kasar Saudiyya.