Kalli hotunan yadda aka rusa gidaje a Legas
Tun bayan faduwar wani bene mai hawa uku a unguwar Ita-Faaji a jihar Legas, gwamnatin jihar ta sha alwashin rushe gidajen da ba a gina su bisa ka'ida ba kuma ta fara rushe wasu a ranar Jumma'a.






Asalin hoton, 'Yan unguwar sun yi zugum suna jimami






