Zaben 2019: ‘Yan Gandujiyya da Kwankwasiyya sun yi taron addu’o’i a Kano

Magoya bayan Gwamna Abdullahi Ganduje na APC da na Abba Kabir Yusuf sun gudanar taron addu'o'in neman nasarar kowannensu a zabukan da za a sake a wasu mazabu a jihar.