Me ya sauya bayan shekara 10 da juyin juya halin ƙasashen Larabawa?

Bayanan bidiyo, Bidiyo: Me ya sauya bayan shekara 10 da juyin juya halin ƙasashen Larabawa?

Ku latsa hoton da ke sama don kallon bidiyon:

Abin da ya faru tun bayan da Mohamed Bouazizi ya cinnawa kansa wuta a Tunisiya.

Halin fusata da ya dinga nunawa shekara 10 da suka gabata ya jawo gudanar da jerin zanga-zanga a wasu sassan Afirka Ta Arewa da Gabas Ta Tsakiya da Gabas Ta Tsakiya inda aka hamɓarar gwamnatocin ƙasashe da dama.

Mutane sun bazama kan tituna suna neman a kawo sauyi. Shin burikansu sun cika bayan shekara 10 da yin hakan?

Ƙarin labaran da za ku so ku karanta