Rufewa,
Masu bibiyarmu a wannan shafin a nan muka zo ƙarshen kawo muku labarai da rahotanni kai tsaye, sai kuma gobe idan Allah ya kai mu za mu ci gaba da kawo muku wasu labaran.
Ga wasu daga cikin labaran da muka wallafa a wannan shafin:
- Ba gaskiya ba ne cewa an harbe ni - Matar Gwamnan Ondo
- Ana zargin APC da sayen ƙuri'u a filin zaɓe
- Komai na hannun Allah - Jegede na PDP ya faɗa wa BBC Hausa
- Zaɓen Ondo: Ɗan takarar PDP ya lashe rumfar zaɓensa
- Gwamnan Ondo Akeredolu na APC ya lashe rumfar zaɓensa
- Trump ya gabatar da jawabi a karon farko bayan ya warke daga korona
Za ku iya duba ƙasa domin karanta waɗannan labaran da ma wasu muhimmai...




















