Rufewa
A nan muka zo karshen labarai da rahotannin da muke kawo muku na yau Litinin.
Ga kanunsu:
- An kashe 'yan Boko Haram 20 a Borno
- An kama babbar mai tace labaran jaridar intanet a Egypt
- Gwamnatin Najeriya ta kama jirgi mai 'fasa-kaurin jama'a zuwa cikin kasar'
- An sallami karin mutum 20 da suka warke daga korona a Bauchi
- 'Yan majalisa sun bai wa hammata iska a Hong-Kong
- Jihar Kano za ta mayar da almajirai 2000 jihohinsu
- Ambaliyar ruwa ta raba mutum 400,000 da muhallansu a Somaliya
- Ganduje ya amince a yi Sallar Juma'a da Idi
Ku je kasa don karanta karin labarai.
Kada ku manta za ku iya bibiyarmu a shafukan sada zumunta da muhawara inda za ku tafka muhawara da bayyana ra'ayoyinku.
Mu kwana lafiya.















