Karshe!
Nan muka kawo karshen labarai da rahotanni kai tsaye game da rantsar da 'yan majalisar dattawa da wakilai na Najeriya, da kuma zaben shugabannin majalisun guda biyu.
Ku kasance da mu gobe Laraba wato Ranar Dimokradiyya a Najeriya don za mu sake kawo maku labarai da bayanai kai-tsaye game da abubuwan da za su faru a ranar. Mun gode.









