Bankwana
Masu bibiyarmu a wannan shafi duka-duka a nan muka kawo karshen bayanai na kafin zabe da ranar zabe da kuma na bayan fadar sakamako da muka yi ta kawo muku.
A madadin daukacin ma'aikatan BBC Hausa, musamman wakilanmu da suka yi ta aiko da rahotanni daga sassan Najeriya da editan BBC Hausa Jimeh Saleh da Yusuf Yakasai da Naziru Mika'il da suka yi ta sa ido kan yadda abubuwa ke gudana.
Sai kuma wadanda suka yi ta kula da wannan shafi kamar Nasidi Adamu Yahaya da Muhammad Abdu Mamman Skipper da Umar Rayyan da Halima Umar Saleh da Mustapha Kaita da Awwal Janyau da Sani Aliyu da Abdulbaki Jari da Fatima Othman da Umar Mika'il da Sadiya Umar Tahir da Abdullahi Bello da Muhammad Auwal Mu'az da kuma Abubakar Abdullahi, muke muku fatan alkahiri.
Ku biyo mu a ranar jajibirin zabe zagaye na biyu da INEC ta ce za a gudanar a wasu jihohi a Najeriyar domin kawo maku wasu bayanai da rahotanni kai tsaye.
Allah ya ba mu alkhairi, Ameen summa ameen.









