An kawo karshen muhawara
A nan muka kawo karshen wadanna bayanai kan muhawarar da 'yan takarar gwamnan Gombe suka tafka.Da fatan za ku tara ranar 31 ga watan Janairu don ganin yadda za ta kaya a muhawar jihar Kano.
Sunanmu Nasidi Adamu Yahaya da Mustapha Kaita muke cewa sai mun sake haduwa.


























