Nan muka kawo karshen shirin
Da fatan za ku tara nan gaba don kawo muku sharhi da bayanan gasar cin kofin Afirka da ake yi a Morocco.
Za a buga sauran wasannin rukuni na biyar da na shida ranar Laraba.
Daga nan a faɗa karawar zagaye na biyu daga ranar Asabar.
Sunana Mohammed Abdu Mamman Skeeper Tudun Wada nake muku fatan alheri





