Da gaske Buhari na neman wa'adi na uku – Buba Galadima
Latsa hoton sama domin sauraren hirar.
Daya daga cikin jiga-jigai a cikin 'yan hamayya a Najeriya, Buba Galadima ya mayar da martani game da bukatar wasu kungiyoyi da ke kiraye-kirayen shugaban kasar ya nemi ci gaba da mulki karo na uku.