Da gaske Buhari na neman wa'adi na uku – Buba Galadima

Bayanan bidiyo, Buba Galadima wanda tsohon makusancin Buhari ne na daya daga fitattun 'yan hamayyar gwamnati yanzu

Latsa hoton sama domin sauraren hirar.

Daya daga cikin jiga-jigai a cikin 'yan hamayya a Najeriya, Buba Galadima ya mayar da martani game da bukatar wasu kungiyoyi da ke kiraye-kirayen shugaban kasar ya nemi ci gaba da mulki karo na uku.