Iyaye sun yi zanga-zangar bacewar 'ya'yansu a Borno
Mata sun yi zanga-zanga don neman sanin inda 'ya'yansu suke tun bayan da sojoji suka kama su shekara shida da suka wuce, a cewarsu.
Sun yi zanga-zangar ne a karamar hukumar Jere ta jihar Borno a ranar Alhamis.