Hotunan yadda Aisha Buhari ta karrama 'yan fim

Uwargidan Shugaban Najeriya Aisha Buhari ta karrama wasu 'yan wasan Hausa da mawaka da kuma masu shirya fina-finai daga yankin arewacin kasar.

Kannywood

Asalin hoton, Facebook/Nigeria Presidency

Bayanan hoto, Uwargidan Shugaban Najeriya Aisha Buhari ta karrama wasu 'yan wasan Hausa da mawaka da kuma masu shirya fina-finai daga yankin arewacin kasar
Kannywood

Asalin hoton, Facebook/Nigeria Presidency

Bayanan hoto, An gudanar da taron liyafar ne a Abuja ranar Laraba
Kannywood

Asalin hoton, Facebook/Nigeria presidency

Bayanan hoto, Cikin 'yan wasan da aka karrama har da jaruma Fati Washa
Kannywood

Asalin hoton, Facebook/Nigeria Presidency

Bayanan hoto, Adam A Zango yana cikin 'yan wasan Hausa da suka nishadantar da su
Kannywood

Asalin hoton, Facebook/Nigeria Presidency

Bayanan hoto, Jaruma Maryam Yahaya ita ma ta samu lambar yabo lokacin taron
Kannywood

Asalin hoton, Facebook/Nigeria Presidency

Bayanan hoto, Shugaba Muhammadu Buhari wanda shi ma ya halarci taron ya shiryawa 'yan wasan irin wannan liyafar kimanin makonni biyu da suka wuce
Kannywood

Asalin hoton, Facebook/Nigeria Presidency

Bayanan hoto, Aisha Buhari ta shirya masu liyafar ne don kaddamar da wata sabuwar wakar kamfe din Buhari a zaben 2019 wadda aka wa lakabi da 'Sakamakon Chanji'
Kannywood

Asalin hoton, Facebook/Nigeria Presidency

Bayanan hoto, Cikin 'yan wasan da aka karrama har da Hannatu Bashir da sauransu
Kannywood

Asalin hoton, Facebook/Nigeria Presidency

Bayanan hoto, Hauwa Waraka ma tana cikin jaruman da suka karbi lambar yabo lokacin taron
Kannywood

Asalin hoton, Facebook/Nigeria Presidency

Bayanan hoto, Jaruma Fati Shu'uma ta samu lambar yabo
Kannywood

Asalin hoton, Facebook/Nigeria Presidency

Bayanan hoto, Har ila yau mawaka kamarsu Ado Gwanja da Naziru M Ahmed sun halarci taron