Wane ne Nelson Mandela?
A ranar 18 ga watan Yulin 2018 ne tsohon shugaban kasar Afirka Ta Kudu, wanda kuma shi ne shugaban kasar bakar fata na farko, ya ke cika shekara 100 a duniya da yana da rai.
A ranar 18 ga watan Yulin 2018 ne tsohon shugaban kasar Afirka Ta Kudu, wanda kuma shi ne shugaban kasar bakar fata na farko, ya ke cika shekara 100 a duniya da yana da rai.