'Yan siyasa ne kawai ke jin dadin Nigeria'

Bayanan sautiHira da masanin tattalin arzikin Najeriya

Wani masanin tattalin arziki na tambayar ko 'yan siyasar Najeriya na ganin abun da 'yan kasar ba sa gani ne ya sa Shugaba Muhammadu Buhari ya ce shi ya gamsu da tattalin arzikin kasar.