Hikayata: Labarin Tsalle Ɗaya
Hikayata: Labarin Tsalle Ɗaya
A wannan makon mun kawo muku labarain Tsalle Daya na, Zainab Mohammed Chubaɗo, wanda ya zo na uku a gasar Hikiyata ta 2024 da BBc ta shirya.
Zainab Mohammed Chubaɗo ƴar asalin jihar Kaduna da ke zaune a unguwar Rijiyar Zaki a birnin Kano ta, ta gina jigon labarinta ''Labarin Tsalle Ɗaya'' kan wata mai juna biyu da ta tsinci kanta a hannun masu garkuwa da mutane.