A Faɗa A Cika tare da gwamnan jihar Kebbi

Bayanan sautiLatsa hoton da ke sama domin sauraron shirin
A Faɗa A Cika tare da gwamnan jihar Kebbi

Shirin A Faɗa a cika na wannan makon ya yi tattaki zuwa Birnin Kebbi na jihar Kebbi inda muka tattauna da gwamnan jihar, Kwamared Nasir Idris kan inda aka kwana bisa alƙawuran da yi wa al'ummar jihar a lokacin yaƙin neman zaɓe.