Ku San Malamanku tare da Sheikh Abdul-Rahman Sani Yakubu
Ku San Malamanku tare da Sheikh Abdul-Rahman Sani Yakubu
Sheikh Abdul-Rahman Sani shi ne shugaban sashen Hausa a masallacin Ka'abah da ke birnin Makkah.
An haifi malamain ne a Zaria, da ke jihar Kaduna ta Najeriya.
Ya yi karatu a Najeriya da Jamhuriyar Nijar da kuma a jami'ar musulunci ta Madina.



