Kalli yadda aka mamaye ofishin MTN kan 'muzgunawa' ma'aikata
Masu zanga-zangar de ke samun goyon bayan kungiyar kwadago ta Najeriya, sun mamaye ofisoshin kamfanin na Afirka ta Kudu a sassan kasar da dama.







Masu zanga-zangar de ke samun goyon bayan kungiyar kwadago ta Najeriya, sun mamaye ofisoshin kamfanin na Afirka ta Kudu a sassan kasar da dama.






